Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci masu sukar ayyukan hanyoyi a garuruwan Abuja, yana mai cewa zai yi murabus idan an tabbatar da bayanansa ba daidai ba ne.
Gwamnan jihar Neja tare da 'yan tawagarsa sun yi batan hanya lokacin da suka rangadin duba wasu ayyuka. Sun tsinci kansu a maboyar 'yan ta'adda a daji.
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya (CDS), Janar Christoper Musa, ya bayyana cewa karfin sojoji kadai ya yi kadan wajen samar da tsaron kasa a Najeriya.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Yemi Cardoso ya ce har yanzun tattalin arzikin Najeriya na tsaka mai wuya, ya ce akwai kalubale masu tarin yawa a ƙasar nan.
Mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya dawo da Fatima Umaru Shinkafi a matsayin shugabar hukumar bunƙasa harkokin haƙar ma'adanai watau SMDF, PAGMI.
Kasashen duniya da dama na da mabambantan farashin man fetur. Daga cikinsu akwai wadanda suke da mai arha. Kasashe masu arhar fetur galibi suna samar da shi ne.
A ranar Juma'a Bola Ahmed Tinubu ya cigaba da yin nadin mukamai. An amince da nadin mukamai a hukumar da aka kawo domin cigaban Kudu maso gabas a Najeriya.
An nada shugabannin wasu hukumomin gwamnatin tarayya. Mai taimakawa shugaban kasa wajen yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya fitar da sanarwa.
Wani jami'in dan sanda ya harbi 'yar uwar gwamnan Taraba, Agbu Kefas, bisa kuskure. Dan sandan ya yi harbin ne wajen kokarin dakile harin 'yan bindiga.
Dan Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana damuwa kan yadda makiya ke neman kawowa mahaifinsa tsaiko inda ya ce babu mai hana abin da Allah ya ƙaddara.
Labarai
Samu kari