Fitaccen masanin Musulunci a Amurka, Farfesa John Esposito, ya rasu yana da shekaru 86 bayan kwashe shekaru yana kare Musulunci da yaki da kyamar addini.
Fitaccen masanin Musulunci a Amurka, Farfesa John Esposito, ya rasu yana da shekaru 86 bayan kwashe shekaru yana kare Musulunci da yaki da kyamar addini.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci masu sukar ayyukan hanyoyi a garuruwan Abuja, yana mai cewa zai yi murabus idan an tabbatar da bayanansa ba daidai ba ne.
Yar marigayi tsohon sarkin Kano, Ado Bayero mai suna Zainab ta sake tura kokon bara ga Shugaba Bola Tinubu da kuma Gwamna Abba Kabir na jihar Kano.
Sabon hafsan rundunar sojin kasa ta Najeriya, Laftanar Janar Oluyede ya bayyana cewa ya bai wa shugaban ƙasa tabbacin matsalar tsaro za ta zama tarihi nan kusa.
Sabon hafsan sojojin kasa na Najeriya (COAS), Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya bayyana cewa lokaci kadan ya rage a kawo karshen 'yan ta'addan Lakurawa.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya ce mahaifinsa na fuskanci tsana, hassada da tsangwama a kauyensu sabida Allah ya masa arziki lokaci guda.
Jami'an tsaro da suka hada da sojoji, yan sanda, yan banda sun hada kai wajen gwabzawa da 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a Kebbi. Sun ceto mutane 36.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya koka kan yawan cin zarafin mata. Ya wannan ba koyar ce ta addinin musulunci ba. Sarkin ya ja kunnen masu cin zarafin mata.
Bayan Majalisa ta tabbatar da naɗinsa, sabon hafsan rundunar sojin Njeriya, Laftanar Janar Oluyede ya kama aiki a hukumance yau Litinin, 9 ga Disamba.
Kwamishinan yan sandan jihar Kano ya zaga unguwannin Kano ya zaga unguwannin jihar Kano domin maganin ƴan daba. Kwamishinan ya umarci a kama ƴan daba.
Gwamnatin tarayya ta yi cikakken bayani kan yadda kudurorin gyaran harajin Shugaba Bola Tinubu za su amfani talaka da kuma kananan 'yan kasuwan Najeriya.
Labarai
Samu kari