Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
Wasu mahara da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne suk sace hadimin tsohon gwamnan jihat Kogi, Kabiru Onyene a ofishinsa da ke Okene jiya.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a Maitama, Abuja ta ba da izinin garkame tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello a gidan kurkukun Kuje ziwa 25 ga Fabrairu, 2025.
Tsohon hadimin Jonathan ya hango haske a tattalin arzikin Najeriya. Ya ce tsare-tsaren Tinubu su na kawo ci gaba. Reno Omokri ya fadi bangarorin da ke bunkasa.
Dattawan Igbo sun jaddada bukatar kafa jihar Anioma a shiyyar Kudu maso Gabas, suna masu kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya dauki matakin tabbatar da hakan.
Majalisa ta fusata da marasa zuwa kare kasafin kudinsu. Ana shirin daukar mataki kan wasu ma'aikatun gwamnati da sauran hukumomi da ke fadin kasar.
Sanata Shehu Sani ya ce mai kamata Sanusi II ya rika kira da mata da miji su rika rikici da marin juna ba. Ya ce su yi hakuri idan sun samu sabanai a tsakaninsu.
Babbar kotun tarayya ta hana belin Alhaji Yahaya Bello, tsohon gwamnan jihar Kogi da EFCC ke zargin ya haɗa kai da wasu sun canzawa wasu kuɗaɗe hanya.
Naira ta ƙaru zuwa N1,500 kan dala, tare da taimakon EFEMS, wadatar kudin daga 'yan ƙetare, da sha'awar masu saka jari kan tattalin arzikin Najeriya.
Ana tsammanin samun canjin farashin siminti a Najeriya yayin da wani babban kamfanin China ya saye hannayen jarin kamfanin Lafarge Afrika kan $838.8m.
Labarai
Samu kari