Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
Tsohon sanata, Dino Melaye, ya yi wa Yahaya Bello shagube bayan kotu ta tura shi gidan kaso. Melaye ya ce dama ya yi hasashen hakan ga tsohon gwamnan na Kogi.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya ce rahoton da ke yawo cewa ƴan bindiga sun sace mata da ƙananan yara a wani kauye a karamar hukumar Maradun karya ne.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa jihohi da dama za su fuskanci kalubale idan har aka amince da kudirin haraji na gwamnatin Bola Tinubu.
Majalisar wakilan tarayya ta buƙaci babban bankin Najeriya ya hanzarta ɗaukar matakan magance ƙarancin takardun kudi da ake fama da su a wannan lokacin.
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta sanar da samun nasarori kan 'yan bindiga da 'yan fashi da makami. Jami'an rundunar sun cafke mutanen da ake zargi.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dauki nauyin karatun talakawa a karamar hukumar Ganye a jihar Adamawa. Ya raba tallafi ga makarantu
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargi da mallakar kudaden bogi. 'Yan sandan sun cafke mutum uku kan zargin.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada sabon mukaddashin Akanta-janar na Gwamnatin Tarayya mai suna Shamseldeen Ogunjimi bayan tsohon Akantan ya yi murabus.
An bude katafariyar cibiyar hukumar shige da fice ta kasa NIS ta fasahar zamani a Abuja da aka sanyawa sunan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, BATTIC.
Labarai
Samu kari