Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
Tawagar masarautar Bichi ta kai ziyara ga mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ta jaddada goyon baya ga naɗin sabon hakimi, Munir Sanusi.
Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya ce hat yanzun masarautar ba ta da masaniya kan maƙasudin kewaye fada da jami'an tsaro suka yi.
Kotun Kano ta dage shari'ar cin hanci da aka shigar kan Abdullahi Ganduje zuwa 13 Fabrairu 2025, yayin da lauyoyi suka bukaci gyaran takardu da hade korafe-korafe.
Majalisar dokokin Adamawa ta yi zama kan kudiri game da kirkirar sababbin sarakuna ajin farko a jihar wanda Gwamna Ahmadu Fintiri ya gabatar a ranar Litinin.
Fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara, ya fara gina sabon masallaci a Kuduri da ke Sumaila, jihar Kano, bayan ruwa ya rushe masallacin da ke garin.
Tushen wutar lantarki ya lalace a Najeriya inda al'umma suka shiga cikin duhu. Wannan shi ne karo na 12 tushen wutar na lalacewa tun farkon shekarar 2024.
Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Abbas Tajudeen, ya ayyana kujerar mataimakin gwamnan jihar Edo, Dennis Idahosa, a matsayin wacce babu kowa a kanta.
A wani zama na musamnan da Majalisar Dattawa ta shiryawa gwamnan Edo ranar Laraba, Sanata Akpabio ya ayyana kujerar Monday Okpebholo da babu kowa.
'Yan ta'adda sun sake kutsawa kauye a Sakkwato. 'Yan ta'adda ke yi wa Kachalla Haru da Chomo biyayya ne su ka kai harin. Har yanzu ana zaune a cikin fargaba.
Labarai
Samu kari