Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon ministan kimiyya da fasaha, Farfesa Turner Isoun, yana yabawa gudummawarsa ga Najeriya.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon ministan kimiyya da fasaha, Farfesa Turner Isoun, yana yabawa gudummawarsa ga Najeriya.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
Gwamnonin Najeriya 36 sun gaza cimma matsaya kan kudirin harajin Bola Tinubu. Lamarin ya faru ne kasancewar wasu na ganin kudirin ai cutar da jihohinsu.
Majalisar wakilai za ta dauki mataki kan zargin almundaha a gwamnatin Buhari. Chike Okafor ne ya gabatar da kudirin a yi bincike. Ana zargin an barnatar da $232m.
Gwamnan jihar Neja ya gabatar da kasafin kudin Naira triliyan 1.5 ga majalisar dokokin jihar Neja. Gwamna Umaru Bago ya fadi manyan ayyukan da za a yi a 2025.
Wata mata a Kaduna ta gurfana gaban kotu kan kashe diyarta da guba. Kotun ta umarci NSCDC ta tura fayil zuwa daraktan shari’a don shawara kan karar.
Abba Kabir Yusuf ya nada manyan malaman Kano shugabancin majalisar shura domin su rika ba shi shawara. Manyan malaman jihar Kano ke jagorantar majalisar
Gwamna Abba Yusuf ya sauke mukarrabai bakwai tare da sauya kwamishinoni wuraren aiki, don inganta ayyukan gwamnati, yayin da yake duba dacewar kowannensu.
Fitaccen basarake a Najeriya, Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi ya kai ziyara ga tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a gidansa da ke jihar Katsina.
Ministocin ECOWAS sun taru a Abuja domin tattauna muhimman bayanai. Za a duba manyan batutuwa 30 da su ka shafi mambobin ƙungiyar ciki har da matsalar tsaro.
Bankuna a jihar Nasarawa sun rage cire kudi, wanda ya jawo masu POS ke caji mai tsada. Jama'a sun fara korafi yayin da suke fuskantar wahala saboda karancin kudi.
Labarai
Samu kari