Amurka ta sauya dokar bizar dalibai, baki da 'yan jarida, inda ta kayyade zaman su zuwa iyakar shekaru hudu tare da sabbin sharuddan tsawaita zama.
Amurka ta sauya dokar bizar dalibai, baki da 'yan jarida, inda ta kayyade zaman su zuwa iyakar shekaru hudu tare da sabbin sharuddan tsawaita zama.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
Kungiyar Arewa ta shawarci gwamnati a kan kudirin haraji. Kakakin kungiyar reshen Kano, Bello Sani Galadanchi ne ya shaida wa lamarin a ranar Juma'a.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Tijjani Babangida ya sake magana kan halin da matarsa ke ciki bayan hira ta musamman da kungiyar Ajax da ke kasar Netherlands.
Gwamnatin Tinubu za ta samar da abubuwa masu muhimmanci ga matasa a 2025. Sun hada da ba da jari, koyar da ayyuka, tallafin kasuwanci da karfafa matasa.
Majalisar dokokin Adamawa ta warware rashin fahimtar dokar masarauta Ta ce babu gaskiya a batun rage ikon Lamidon Adamawa kamar yadda aka ce wasu ma yadawa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Nwakuche Ndidi a matssyin muƙaddashin konturola janar na hukumar kula da gidajen gyaran hali.
Yayin da karancin Naira ke kara tsanani, masu POS sun koma biyan kudi domin a ba su tsabar Naira a gidajen mai da hannun ƴan kasuwa, an daina samu a ATM.
Rigima ta barke kan shirye-shiryen birne marigayi, Oba Gabriel Adekunle na Ijesa a jihar Osun saboda zargin tatsar iyalansu makudan kudi domin birne shi.
Kotun tarayya ta bayar da belin Yahaya Bello a zaman da tta yi a yau Jumua'a. Yahaya Bello zai biya Naira miliyan 500 kuma cika wasu sharudan belin.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya shaidawa kotu cewa zargin da ake masa na damfarar N80bn daga baitul mali jiharss ba gaskiya ba ne.
Labarai
Samu kari