Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum uku a kotun tarayya kan zargin hannu a sace dalibai da malamai a Oriire, Oyo, tare da tuhumarsu da laifukan ta'addanci.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum uku a kotun tarayya kan zargin hannu a sace dalibai da malamai a Oriire, Oyo, tare da tuhumarsu da laifukan ta'addanci.
Ana ci gaba da maganganu kan mutuwar ma'aikaciyar jinya, Mary Habila, a gidan Ministan ayyuk, David Umahi. Iyayenta sun ce ba su son a binciki gawarta.
Sheikh Daurawa ya ce rashin Sallah, shaye-shaye, rashin makaranta, da kin biyayya ga iyaye suna daga cikin alamomin matashin da ke shirin lalacewa cikin al'umma.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta fito ta musanta cewa ta ba Goodluck Jonathan tikitin yin takara a zaben shugaban kasa na shekar 2027 da ke tafe.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Taraba. Sojojin sun kuma yi nasarar kubutar da wasu mutane uku da aka yi garkuwa da su.
Tsohon shugaban Majalisar Tarayya, Hon. Yakubu Dogara ya sake magana kan halin da ake ciki a Najeriya inda ya yabawa salon mulkin Bola Ahmed Tinubu.
Kungiyar matasan Arewa reshen jihar Taraba ta yi tir da kudirin haraji da rufe iyakoki, tana kira ga gwamnati da ta tabbatar da daidaito tsakanin yankuna.
Hukumar NHRC ta ce ta samu rahotanni 339 kan cin zarafin dan Adam a Gombe, mafi yawanci yana shafar rashin kulawar iyaye, tare da wayar da kan jama’a.
Mai magana da yawun bakin gwamnan jihar Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya bayyana yadda ya yi wasan buya da 'yan sanda da aka turo domin cafke shi.
Kungiyar kare hakkin dan Adam da tabbatar da adalci, SERAP ta maka Bola Tinubu a gaban kotu kan badakalar N57bn a ma'aikatar jin kai da walwala a 2021.
Rahotanni sun tabbatar da cewa bankin CBN ya gano masu jawo karancin kuɗi a Najeriya musamman a bankuna inda ya ce zai ɗauki mummunan mataki kan wadanda ke da hannu.
Labarai
Samu kari