Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum uku a kotun tarayya kan zargin hannu a sace dalibai da malamai a Oriire, Oyo, tare da tuhumarsu da laifukan ta'addanci.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum uku a kotun tarayya kan zargin hannu a sace dalibai da malamai a Oriire, Oyo, tare da tuhumarsu da laifukan ta'addanci.
Ana ci gaba da maganganu kan mutuwar ma'aikaciyar jinya, Mary Habila, a gidan Ministan ayyuk, David Umahi. Iyayenta sun ce ba su son a binciki gawarta.
A yan makonnin nan ne kungiyar ciniki ta duniya watau WTO ta sake naɗa Dr. Ngozi a karo na biyu, mun tattaro maku ƴan Najeriya da ke riƙe da muƙamai a duniya.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya janye kansa daga yarjejejniyar da suka yi da kungiyar NLC kan albashi inda ya ce sai ya gama tantance ma'aikata.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta fito ta musanta rahotannin da aka yada kan cewa shugabanta, Farfesa Mahmood Yakubu ya yi bankwana da duniya.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya yi rabon mukami a gwamnatinsa. Gwamna ya nada mai ba shi shawara na musamman kan harkokin kananan hukumomi.
Sanata Barau Jibrin ya yi godiya ga manyan mutane da suka halarci daurin auren 'ya'yansa da na sarkin Bichi, Nasiru Ado Bayero a masallacin kasa na Abuja.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya umarci a biya ma'aikatan jihar albashin watan Disamban 2024 da wuri domin bukukuwan da kw tafe.
Naira tiriliyan 3 ya shigo cikin asusun gwamnatin tarayya kuma an raba Naira tiriliyan 1.7 a FAAC. Gwamnatin tarayya ta samu N580bn, an raba N549bn a jihohi.
Gwamnatin tarayya ta zargi Facebook da sabawa ka'idoji don haka aka ci ta tara. A yanzu alkali ya bukaci hukumar ARCON ta bar magaar wannan haraji na N60bn.
Miinistan shari'a, Lateef Fagbemi, ya ja kunnen shugabannin kananann hukumomi kan yin almundahana da kudaden jama'a. Ya ce za a tura su gidan yari.
Labarai
Samu kari