Iyalan Mary Habila sun bukaci Sufeto Janar na 'Yan Sanda ya sa a ba su gawar diyarsu domin jana'iza, sun ki amincewa da gwajin gawa saboda dalilan addini da al'ada.
Iyalan Mary Habila sun bukaci Sufeto Janar na 'Yan Sanda ya sa a ba su gawar diyarsu domin jana'iza, sun ki amincewa da gwajin gawa saboda dalilan addini da al'ada.
Majalisar dattawa ta kasa ta amince a hana mutane talla da yin wa'azi a cikin motocin haya a Najeriya. Za a rika cin tarar duk wanda ya yi haka N50,000.
Gwamnaonin Arewa da manyan 'yan siyasa sun halarci jihar benue wajen kaddamar da asakarawa 5,000 da za su rika yaki da 'yan bindiga da sauran miyagu a jihar.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya amince da kafa sabuwar ma'aikatar kula da kiwon dabbobi. Gwamnan ya umarci a samar da dukkanin abubuwan da take bukata.
Mai alfarma sarkin Musulmi ya jagoranci raba zakka a jihar Jigawa. Jigawa ta yi fice wajen raba Zakka a Najeriya. Gwamna Namadi ai taimaki shirin zakka.
Kotun da ke sauraron shari'ar ƴan Boko Haram ya saurari shari'ar mutane 325. An yi zaman kashi biyu karo na biyar da shida a Neja. An yanke hukunci iri biyu.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya ba gwamnatin Bola Tinubu shawara kan zanga-zangar da aka yi. Ya ce ya kamata ta koma ta sake lale.
Har yanzu gwamnatin Tinubu ba ta fito karara ta maganti a kan rikicin sarautar Kano ba. Amma wasu daga cikin ayyukanta sun nuna wanda ta ke goyon baya.
Dan gwagwarmayar kafa kasar Yarbawa, Sunday Adeyemo ya bukaci Bola Tinubu ya ja kunnen mataimakinsa, Kashim Shettima kan sukar Kemi Badenoch da ke Burtaniya.
Ilimi a Arewa Najeriya na cikin mawuyacin hali saboda rashin tsaro, talauci, da al’adu, inda miliyoyin yara musamman mata ke rasa damar zuwa makaranta.
Sojojin Najeriya sun kama hatsabibin shugaban 'yan bindiga Bako Wurgi, wanda ke da alhakin kisan sarkin Gobir, yayin da yake jinya a asibitin Shinkafi.
Labarai
Samu kari