A labarin nan, za a ji cewa gwamna Bala AbdulKadir Mohammed ya yi sauye-sauye a gwamnatinsa yayin da daya daga cikin kwamishinoninsa ya bar aiki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Bala AbdulKadir Mohammed ya yi sauye-sauye a gwamnatinsa yayin da daya daga cikin kwamishinoninsa ya bar aiki.
Majalisar dattawa ta kasa ta amince a hana mutane talla da yin wa'azi a cikin motocin haya a Najeriya. Za a rika cin tarar duk wanda ya yi haka N50,000.
Hukumomin EFCC da ICPC sun samu nasarori a 2024 ciki har da gurfanar da tsofaffin gwamnoni da ministoci da kwato biliyoyin kudin gwamnati da aka sace.
Gwamnan jihar Delta Sheriff Oborevwori ya ce ba za su bi tsare tsaren Bola Tinubu da APC da T Pain masu jefa al'umma a wahala ba. Ya ce Tinubu ya kawo yunwa.
Tsohon gwamnan Adamawa, Boni Haruna ya musanta labarin ba da cin hanci domin zarcewa a zaben 2003 inda ya ce hakan cin mutuncinsa ne da Olusegun Obasanjo.
Mataimakin shugaban kasa ya isa kasar Saudiyya. Wannan na daga ziyarar aiki da ya kai kasashen waje 2.Kashim Shettima zai gana da mahukuntan Saudiyya.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na kasa (TCN) ya kama wasu mutane shida da suka shahara da lalata turken wutar lantarki a Najeriya da jihar Ribas.
Reno Omokri, tsohon hadimin Goodluck Jonathan ya gargadi yan Arewa game da zaben 2027 da lalata siyasarsu inda ya ce sun fi kwashe shekaru a mulkin Najeriya.
Rikakken dan ta'adda, Bello Turji ya yi barazanar daukar munanan matakai na kai hare-hare a wasu yankunan Sokoto da Zamfara idan ba a sako abokinsa da aka cafke ba.
Hukumar ƴan sanda reshen jihar Taraba ta tabbatar da mutuwar mutum uku sakamakon wani rikicin da ya kaure tsakanin mabiyan coci guda 2 ranar Lahadi.
Hukumar yaki cin hanci da rashawa da yi wa tattalin arziki zagon kasa (EFCCf ta samu nasarori a ayyukan da take yi na yakar masu sace kudaden jama'a a Najeriya.
Labarai
Samu kari