Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Majalisar dattawa ta kasa ta amince a hana mutane talla da yin wa'azi a cikin motocin haya a Najeriya. Za a rika cin tarar duk wanda ya yi haka N50,000.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya isa birnin Legas bayan kammala gabatar da kasafin kudin shekarar 2025 a gaban majalisar tarayya. Tinubu zai yi hutu a Legas.
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2023 kuma dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore, ya sha suka bayan ya yi kalamai masu kaushi a kan Buhari a ranar haihuwarsa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ƴa gabatar da kudirin kasafin kudin 2025 gaban ƴan majalisar tarayya ta 10 yau Laraba, 18 ga watan Disambar, 2024.
Akpabio ya ce ministoci masu bijirewa gayyatar Majalisa ba su cancanci gurbi ba, yayin da Tinubu ya gabatar da kasafin 2025 mai darajar N47.9trn.
Gwamnatin tarayya za ta kafa banki na musamman na matasan najeriya domin tallafa musu. Ministan matasa, Ayodele Olawande ne ya bayyana haka a Abuja.
Rahotanni sun tabbatar da barkewar rigima tsakanin yan bindiga a karamar hukumar Safana da ke jihar Katsina a jiya Talata inda da dama suka mutu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2024 a ranar Laraba a gaban 'yan majalisar tarayya. Ya yi bayanin ayyukan da za a yi da kudaden.
Majiyoyi sun shaida cewa ministan Abuja ya dakatar da Injiniya Shehu Hadi saboda ya 'faye' mayar da hankali kan tsarin aiki, lamarin da ya saba da ra'ayin Wike.
Gwamnatin Najeriya za ta binciki yadda aka sayar da jiragen Najeriya na kamfanin Azman ba tare da sanin gwamnatin Najeriya ba. NCAA ta ce hakan ya saba doka.
Labarai
Samu kari