Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Majalisar dattawa ta kasa ta amince a hana mutane talla da yin wa'azi a cikin motocin haya a Najeriya. Za a rika cin tarar duk wanda ya yi haka N50,000.
Bincike ya biyo kan tsohuwar matar babban sarki Ooni na Ife, Naomi Shikemi kan mutuwar yara 32 a makarantar Musulunci a Oyo yayin wani taron nishadi.
Duba da halin kunci da aka sake shiga musamman a wannan lokaci na bukukuwan karshen shekara, Matatar man Aliko Dangote ta sake rage farashin mai.
Ofishin kula da harkokin kasafin kudin tarayya ya fara fitar da alkaluman kasafin 2025 da Bola Ahmed Tinubu ya gabatar a zaman haɗin guiwa na Majalisa ta 10.
Jam'iyyar PDP ta gargadi majalisa kan kasafin kudin da Bola Tinubu ya gabatar na 2025. PDP ta ce akwai illoli a cikin kasafin da za su kara nakasa 'yan kasa.
Bayan lika banar 'Jesus ba Allah ba ne' da aka yi ta ce-ce-ku-ce, babban masallacin Lekki da ke jihar Lagos ya cire takardar tare da ba al'umma hakuri.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan kawo kudirin haraji. Sanata Godswill Akpabio ya ce ba za su kashe kudirin ba.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada mukamai kusan 100 a hukumomin raya tafkin ruwan Najeriya 12 a Kudu da Arewa. Mutane 72 sun samu mukamai a jihohi.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan sake bullar fadan 'yan daba a Kano. Gwamnan ya nuna yatsa ga jam'iyyun adawa kan rikice-rikicen.
Wata bana da aka sa a Masallacin Lekki jihar Legas, mai ɗauke da saƙon Jesus watau Yesu da kirista ke bautawa ba Allah ba ne ta haifar da zazzafar mahawara.
Labarai
Samu kari