Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya bukaci shugabanni su mayar da hankali wajen yin abubuwan da za su inganta rayuwar mutanen da suke jagoranta.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya bukaci shugabanni su mayar da hankali wajen yin abubuwan da za su inganta rayuwar mutanen da suke jagoranta.
Ministan ayyuka, Dave Umahi ya ce Mary Habila ta kira saurayinta kafin rasuwarta tana korafin zubar jini daga hanci, inda ta roƙe shi kada ya katse wayar.
Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa watau EFCC ta aika sakon sammaci ga dakatattun ciyamomi 18 na kananan hukumomin jihar Edo.
Kasafin 2025 na Tinubu ya kai N47.96trn kuma yana da niyyar rage hauhawar farashi, daidaita darajar Naira, da ƙara samar da mai da kuɗin shiga. ACHR ta magantu.
Malamin addinin Musulunci kuma jagora a cibiyar Albani Zariya, Sheikh Abdullahi Muhammad Assalafy ya rasu a jihar Kaduna. Yana cikin manyan daliban Albani.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana fatan dagawar darajar Naira. Wannan. A zuwa bayan ya gabatar da kasafin 2025 a ranar Laraba inda ya sa Dala a kan N1500.
Kashim Shettima ya nemi taimakon Allah ga shugabanni a kasar nan. Yanzu haka mataimakin shugaban kasar ya na kasa mai tsarki. Ya roka wa 'yan kasa taimakon Allah.
Jami'an rusau a babban birnin tarayya Abuja sun gamu da sojoji.An yi zargin ma'aikatan Wike na shirin rushe ginin babban soja a lokacin da jami'an su ka isa wajen.
Kamfanin man NNPCL ta tafka asara. Wannan ya biyo bayan tashin gobara ana tsaka da sauke fetur. Duk da jami'an kashe gobara sun isa wurin, wutar ta ci iya cinta.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta samu Cikas a rusau da ta yi. Babbar kotun jiha ta nemi a biya diyyar biliyoyin Naira ga kamfanin Lamash properties.
Dakarun sojoji na rundunar hadin gwiwa ta kasa da kasa (MNJTF) sun samu nasarar dakile wani hari da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai a sansaninsu.
Labarai
Samu kari