Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
An jibge akalla jami’ai 3,180 a Abuja don kare rayuka da dukiyoyin al'umma a bukukuwan Kirsimeti da na sabuwar shekara. An bukaci jama’a su ba jami'ai hadin kai.
MURIC ta bukaci Nyesom Wike ya bayyana dalilin dakatar da Injiniya Shehu Hadi, tana mai cewa rashin bayani na nuna rashin bin ka'ida da rashin adalci wajen korar.
Wasu 'yan bindiga da ba a gano su waye ba sun kashe wani jariri dan shekara daya da karin mutane 14 a jihar Filato. An kai harin ne a karamar hukumar Riyom
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi magana kan yadda cire tallafin mai ya shafi mutane da tattalin arzikinsu inda ya ba da labarin yadda lamarin ya shafi wani abokinsa.
Gwamnan Edo ya rantsar da shugabannin riko duk da hukuncin kotu, yayin da Antoni Janar ya jaddada cewa dakatarwa na shugabannin iko ne na kansiloli kawai.
Jam'iyyun adawa sun nemi dalilin ware N27bn ga tsofaffin shugabanni. Gwamnati ta ware biliyoyin ne a kasafin kudin 2025 don kula da tsofaffin jagororin.
Kungiyar kwadago ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta kara rage kudin man fetur tana cewa lita a N935 ma ya yi tsada sosai. Ana hasashen za a kara samun sauki.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya shawarci ‘yan Najeriya su koyi yadda za su rage amfani da makamashi domin magance matsalar hauhawar farashin kudin wutar lantarki.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya ba zai taba farashin 'yan kasuwa ba Wannan martani ne a kan ko gwamnati za ta rika kayyade farashi kaya don rage hauhawar farashi.
Labarai
Samu kari