Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Tsohon mataimakin sufetan rundunar ƴan sanda na ƙasa, Bola Longe ya riga mu gidan gaskiya, ya rasu ne ranar Lahadi da ta gabata bayan fama da jinya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce ba zai rage yawan ministocinsa kamar yadda wasu ke ta kiraye-kiraye ba, ya ce duk wanda ya naɗa yana da amfani.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana nan kan bakarsa dangane da kudirin sauya fasalim harajin da ake ta cece kufe a kansa a Najeriya.
Gwamnatin Katsina karkashin jagorancin Malam Dikko Umaru Radda ta fara biyan ma'aikata sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 kamar yadda aka yi alƙawari.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bukaci gwamnatin tarayya ta waiwayi aikin gyara madatsar ruwa ta Alau wacce ta balle a lokacin damina.
Shugaban kasa Bola Ahmed ya shirya tattaunawa da 'yan jarida a daren ranar Litinin. Shugaban kasan zai yi tattaunawar ne bayan ya shafe kusan shekara biyu a mulki.
Hukumar EFCC ta yi nasarar cafke tsofaffin gwamnoni da ministoci a Arewacin Arewacin Najeriya a shekarar 2024. Sun hada da Yahaya Bello Hadi Sirika.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa shirinta na raba tallafin tsabar kuɗi ga marasa galihu zai kai ga magidanta miliyan 15, kowane za a ba shi N25,000 tsawon wata 3.
Likitocin ARD-FCTA ta gargadi Wike kan yajin aiki mafi muni idan ba a biya bukatunsu ba cikin kwanaki 14, ciki har da albashi, kudin kayan aiki, da gyaran dokoki.
Labarai
Samu kari