Kamfanin Amurka da ke da alaka da Atiku Abubakar ya sanar da cewa zai fadawa jami'an gwamnatin Donald Trump cewa Bola Tinubu ya kama wanda ya kafa ma'aikatar bogi
Kamfanin Amurka da ke da alaka da Atiku Abubakar ya sanar da cewa zai fadawa jami'an gwamnatin Donald Trump cewa Bola Tinubu ya kama wanda ya kafa ma'aikatar bogi
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Rundunar sojin Operation Fansan Yamma ta yi kira ga al'umma su rika tantance sahihanci labari gabanin yaɗa shi domin kaucewa abin da zai tada hankula.
An shiga tashin hankali a jihar Anambra yayin da wasu mahara ɗauke da makamai suka sace ɗan majalisar dokoki, Justice Azuka a hanyar komawa gida.
Rundunar ƴan sandan Abuja ta tabbatar da kama limamin coci da jami'ai kan zarginsu da sakaci a taron da ya jawo turmutsitsi har aka rasa rayuka ranar Asabar.
Wani jirgin yaki ya saki boma kauyukan Gidan Sama da Rumtuwa a karamar hukumar Silame bisa kuskure. Jirgin ya saki bom din ne yana kokarin kashe Lakurawa.
Babban malamin cocin nan a Sakkwato, Bishof Matsew Kukah ya bayyana cewa gwamnati ce silar abubuwan da suka faru a wurin rabon abinci a Abuja, Anambra.
Rundunar 'yan sanda sun yi kare jini biri jini da 'yan bindiga a jihar Imo. An kashe 'yan sanda biyu yayin da aka kashe yan bindiga uku aka kama wasu miyagun.
Rundunar 'yan sanda ta samu gagarumar nasara a kan wasu 'yan ta'adda a jihar Anambra. An kama boma bomai 19 a maboyar yayin da aka harbi wasu da dama.
An yi kazamin fada tsakanin 'yan ssanda da 'yan bindiga a Katsina inda aka ceto mutum 10 amma biyu sun mutu. Rundunar ‘yan sanda tana cigaba da bincike kan lamarin.
Gwamnatin jihar Jigawa ta kulla yarjejeniyar noma da kamfanin China domin inganta noma. Za a yi amfani da kayan noma na zamani domin yaki da yunwa da talauci.
Labarai
Samu kari