Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Gwamna Ahmadu Fintiri ya ƙaddamar da sabuwar kasuwar Modibo Adama a Yola, wadda aka sake ginawa da Naira biliyan 2.98 domin bunƙasa kasuwanci da ƙara kuɗaɗen shiga.
Gwamnan Bauchi, Bala Abdulƙadit Mohammed ya ce kafewar shugaban ƙasa Bola Tinubu kan kudirin haraji gayyato rikici ne, ya ce tsarin ba alheri ba ne.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce ya kamata shugaba Bola Ahmed Tinubu ya saurari al'umma kan kudirin haraji yana mai cewa ba a mulkin soja ake ba.
Ministan yada labarai da wayar da kan al'umma, Mohammed Idris ya ce ya samar da guraben ayyukan gwamnatin tarayya 30 ga 'yan asalin jihar Neja da dama.
Jihohin Najeriya sun gabatar da kasafin kudin 2025, yayin da ake sa ran hakan zai taimaka wajen rage bakin talauci da tsadar rayuwa da ta da ya addabi jama'a.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce NNPP za ta rage tasirin APC a Kano a 2027. Ya bukaci magoya baya da su hada kai wajen tabbatar da nasarar jam’iyyar a zaben gaba.
Najeriya ta karyata zarge-zargen da jamhuriyyar Nijar ta yi na cewa ta na da hannu wajen shigo da 'yan ta'adda bayan ta ba Faransa damar shigo da sojoji kasar.
Soja ya kashe matashi Abdullahi Muhammad a kofar barikin Rukuba. Rundunar sojoji ta fara gudanar da bincike, tare da yin alkawarin adalci da hukunta mai laifin.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama wani gawurtaccen dan daba da ke kunna rikicin daba a unguwannin Kofar Mata da Zango. Kabiru Jamilu Awu ya amsa laifinsa
Gwamna Adeleke ya yi afuwa ga dan shekara 17 da kotu ta yankewa hukuncin kisa tare da wasu mutum 52, yana mai nuna jin kai da yafe wa wadanda suka tuba.
Labarai
Samu kari