Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawan Amurka, Chuck Schumer, ya ragargaji Donald Trump kan yakin Amurka da Iran. Ya ce ba za su amince ba.
Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawan Amurka, Chuck Schumer, ya ragargaji Donald Trump kan yakin Amurka da Iran. Ya ce ba za su amince ba.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
A watan Nuwambar 2024 an sake fitar da rahoton jihohin da suka fi samar da harajin VAT a Najeriya inda muka ware muku fitattun jihohin Arewa biyar da suka yi fice.
An shiga jimami a jihar Jigawa bayan sake yin rashi a iyalan Gwamna Ahmed Umar Namadi. Dansa mai shekara 24 a duniya ya riga mu gidan gaskiya a ranar Alhamis.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan ya kai ziyara ga tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Sun tattauna kan batutuwa masu yawa.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa yanayin kasuwar bukatar fetur a Najeriya ce ta jawo aka fara samun saukin man fetur.
Jam'iyyar APC reshen jihar Kano, ta yi martani ga jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso. APC ta bukaci Kwankwaso farka daga mafarkin da yake yi.
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta fito ta yi magana kan harin da ake cewa 'yan fashi da makami sun kai wa tawagar ayarin motocin Gwamna Ahmadu Fintiri.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wasu kauyukan jihar Benue. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin garkuwa da kananan yara.
Hukumomi a Karamar Hukumar Garun Malam a jihar Kano sun rufe Kasuwar Tumatur ta Kwanar Gafan saboda zargin ayyukan fasadi, karuwanci da wasu munanan dabi'u.
Rundunar sojin saman Najeriya watau NAF ta ce jirgin sama bai kai farmaki ba sai da aka tabbatar da wuraren biyu na da alaƙa da ƴan Lakurawa a jihar Sakkwato.
Labarai
Samu kari