Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Shugaban kungiyar kwadago TUC na ƙasa, Festus Osifo ya bayyana cewa sun fara fafutukar yadda za a dawo da yin ƙarin albashi kowace shekara maimakon 5.
An sanar da rasuwar yadikkon Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi, Hauwa Duguri ta rasu a ranar 1 ga Janairu 2025 tana da shekaru 120 da haihuwa.
Hadimin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya ce an fara yi wa shugaba Bola Tinubu barazana da zagon ƙasa kan kudirin haraji da ke gaban majalisar dokoki.
An gurfanar da Mahadi Shehu a gaban kotun majistare a Kaduna bisa zargin hada baki, tallafa wa ta'addanci, da tayar da rikici inda aka tura shi gidan kaso.
Gwamnatin jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta yi fatali da kudirin harajin gwamnatin Shugaba Bola Tinubu. Ta ce ko kadan bai dace ba.
Gwamnatin tarayya ta yi alkawuran domin rage radadin da 'yan Najeriya suka tsinci kansu a ciki a 2024. Sai dai yayin da shekarar ta zo karshe ba a cika wasu ba.
Mai ba Bola Tinubu shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya fadi matakan da ya kamata a dauka kan rashin da tsaro inda ya ce dole a nemi taimakon al'umma.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya dauki wasu muhimman matakai a shekarar 2024 da ta gabata domin kawo sauyi a kasa wanda wasu suka jawo ce-ce-ku-ce a Najeriya.
Yayin da ake murnar shiga sabuwar shekara a faɗin duniya, wani mawaki a jihar Delta ya sanar da cewa zai auri mata 3 a ranar Lahadi, 19 ga watan Janairu.
Labarai
Samu kari