Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Jam'iyyar PDP ta aika sakon murnar shiga sabuwar shekara yayin da ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya binciki badakalar Naira tiriliyan 25 a tsakanin shugabannin APC
Rikicin sarautar Kano, hadin kan 'yan siyasa musamman 'yan jam'iyyar adawa da kudirin haraji na cikin manyan abubuwan da za su cigaba da jan hankali a 2025.
Rundunar sojojin kasar nan ta ce ba za ta amince a tuhumi hukumomin tsaro, musamman sojoji domin tabbatar da gaskiyar hare-haren a kan fararen hula.
Kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta amince da bukatar hukumar tsaro ta DIA na ci gaba da tsare shugaban Miyetti Allah, Bello Bodejo bisa zargin ta'addanci.
Gwamnatin Najeriya ta gayyaci shugaban Nijar Janar Tchiani zuwa teburin tattaunawa kan zargin hada kai da Faransa domin kunna rikici a kasar Nijar.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa zai kafa kamfani domin rage tsadar abinci a Najeriya. Za a ba matasa da mata bashi a kamfanin da samar da magunguna.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya ja kunnen masu rike da mukamai a gwamnatinsa kan shiga siyasa a shekarar 2025. Ya ce ba zai lamunci hakan ba.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta fitar da rahoto kan nasarorin da ta samu a 2024, ta kama 'yan daba, 'yan fashi da masu garkuwa da mutane da karin mutane 2,425
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi wa motar fasinjoji kwanton bauna a jihar Zamfara. 'Yan bindiga sun ta sa keyar dukkanin fasinjojin zuwa cikin daji.
Labarai
Samu kari