Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Rundunar tsaron Najeriya ta cigaba da da hada kai da sojojin Najar wajen yaki da 'yan ta'adda duk da sabanin siyasa da aka samu tsakanin Tchiani da Tinubu.
Malamin Musulunci a Najeriya, Farfesa Sabit Ariyo Olagoke ya yi hasashen shekarar 2025, yana mai gargadi kan matsalolin siyasa da tattalin arziki.
Shugaban Majalsar Dattawa, Godswill Akpabio ya bayyana cewa jama'a za su ji dadin mulkin Bola Ahmed Tinubu da zarar an amince da kudirin harajin da ya gabatar.
Wani tsohon jami'in gwamnatin jihar Kaduna a lokacin Malam Nasir El-Rufai ya shiga hannun jami'an tsaro. Bayan an cafke shi an tura shi gidan kaso.
Gwamnatin Bola Tinubu ta dawo da darasin tarihi a matsayin wajibi bayan soke shi a lokacin Obasanjo a 2007. Buhari ya yi niyyar dawo da darasin a lokacinsa.
Alhaji Attahiru Bafarawa ya bayyana kasurgumin ɗan bindigar dajin nan, Bello Turji ya kai hari wani kauye tun kafin wa'adin da ya gindaya ya cika a jihar Sakkwato.
Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sen. Lawal Adamu Usman ya sha da kyar bayan wasu miyagu sun kai masa hari a daren jiya Laraba 1 ga watan Janairun 2024.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ware kudade domin biyan basussukan fansho da giratuti na malaman makaranta da suka yi ritaya.
Mawaki Dauda Kahuta Rarara ya ce lokaci ya wuce da za a ci gaba da zurawa Janar Abdourahamane Tchiani ya na garkuwa da jamhuriyyar Nijar da tsohon shugaba, Bazoum.
Labarai
Samu kari