Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Yakubu Musa da Ja’afar Ja’afar sun tuntubi mijin matar nan domin yi wa bangarorin adalci, ya jero dukkan abin da ya ce ya sani a zargin da ake yi wa Nasa'i Gwadabe.
Hatsarin tirela a Gombe ya kashe mutane bakwai, ya raunata 31. FRSC ta gargadi mutane kan hawa tirela da shawartar direbobi su kula da gyaran mota.
Wani malamin addini, Bishop Shina Olaribigbe ya mutu bayan wani magidanci da ke zargin soyayya tsakaninsa da matarsa ya kai masa hari da wuka a Osun.
Ana fargabar wani malamin Katolika ya kashe yaro a cocin St. Colombus yayin bikin sabuwar shekara. 'Yan sanda sun kama shi domin gudanar da bincike.
Babban malamin addini, Annabi Ojo ya hango cewa 2025 za ta kawo kwanciyar hankali ga Najeriya. Ya yi kira ga hadin kai, addu’a da fatan ci gaba ga al’umma.
Wata matar aure ta shiga hannun jami'an tsaro bisa zargin hallaka mijinta a jihar Neja. Matar auren ta yi bayanin yadda ta aikata wannan danyen aikin a cikin dare.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana yadda Umaru Musa Yar'adua ya soke yarjejeniyar Dala miliyan 750 tsakanin Najeriya da Aliko Dangote.
NDLEA Kano ta kama mutane 1,345 da kwace 8.4kg na kwayoyi. Ta rushe sansanonin kwayoyi 20, ta gyara halin masu shaye shaye 101 da kuma hukunta 128.
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq ya fito ya yabi manufofin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce manufofin suna yin aiki sosai.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta bayyana damuwa a kan yadda ilimi ke ci gaba da barbarewa a Najeriya, inda ta nemi gwamnati ta magance matsalar.
Labarai
Samu kari