Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci hukumomin Najeriya da su gaggauta cafke Nafiu Bala Gombe kan ikirarin cewa ya daura sunayen 'yan takara a shafin hukumar INEC.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci hukumomin Najeriya da su gaggauta cafke Nafiu Bala Gombe kan ikirarin cewa ya daura sunayen 'yan takara a shafin hukumar INEC.
Yakubu Musa da Ja’afar Ja’afar sun tuntubi mijin matar nan domin yi wa bangarorin adalci, ya jero dukkan abin da ya ce ya sani a zargin da ake yi wa Nasa'i Gwadabe.
Rundunar yan sanda ta ceto rayuwar wani basarake a jihar Osun bayan matasa sun lakada masa duka kan nada sabon limamin Juma'a da ya jagoranci sallah.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun bi cikin dare sun yi garkuwa da wasu mutane a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun yi garkuwa da mutanen ne a cikin dare.
A wani lamari na bazata, gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya sallami Sakataren Gwamnatinsa tare da rusa majalisar zartaswa da sauran hadimai.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai tafi ziyarar kwana ɗaya a jihar Enugu gobe Asabar, zai kaddamar da wasu muhimman ayyuka da Gwamna Mbah ya gama.
Shugaban kungiyar Izalah, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ba malaman Sunnah shawara kan rigimar Nijar da Najeriya inda ya ce ka da su manta da alakar Musulunci.
Kamfanin mai na kasa ya bayyana irin manyan nasarorin da ya samu ta fuskar farfado da matatun mai na Warri da Fatakwal, an fara gyaran ta Kaduna.
Rahotanni daga rundunar yan sanda a birnin Tarayya Abuja sun tabbatar da cewa hukumar ta rasa jami'ai akalla 140 saboda yawan jini da ayyukan ta'addanci.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Abel Damina ya jawo ka-ce-na-ce bayan ya yi magana kan haramcin shan sigari ko giya a addinance inda ya ce ba zunubi ba ne ko kadan.
Kamfanonin sadarwa a Najeriya sun yi koken cewa hauhawar farashi a kasar ya shafe su, saboda haka ne suke bukatar a sahale masu karin farashin waya.
Labarai
Samu kari