Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci hukumomin Najeriya da su gaggauta cafke Nafiu Bala Gombe kan ikirarin cewa ya daura sunayen 'yan takara a shafin hukumar INEC.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci hukumomin Najeriya da su gaggauta cafke Nafiu Bala Gombe kan ikirarin cewa ya daura sunayen 'yan takara a shafin hukumar INEC.
Yakubu Musa da Ja’afar Ja’afar sun tuntubi mijin matar nan domin yi wa bangarorin adalci, ya jero dukkan abin da ya ce ya sani a zargin da ake yi wa Nasa'i Gwadabe.
Wani malamin coci, Fasto Buru ya halarci taron addu'o'i da buɗe sabon masallaci a Tudun Biri da ke jihar Kaduna, ya ba da gudummuwar butuci da tabarni.
Babban Limamin Cocin RCCG, Pastor Enoch Adeboye, ya musanta hoton da ake yaɗawa na fasahar AI da ya nuna shi a matsayin Alhaji inda ya ce ba gaskiya ba ne.
Bishof Godwin Okpala wani fasto a cocin angilikan a Najeriya ya hadu da sharrin 'yan bindiga. Amma a karshe addu'a ta yi tasiri, limamin cocin ya shaki iskar 'yanci.
Daruruwan mutane ne suka yi dafifi domin gaishe da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, bayan sallame Sallar Juma'a a babban masallacin jihar Legas.
An samu tashin hankali bayan barkewar fadan Fulani da Manoma a jihar Jigawa. Mutane sun riga mu gidan gaskiya yayin da aka raunata wasu mutum hudu.
AEDC ya ba mutane hakuri saboda za a gamu da matsalar wuta a Abuja. Gyare-gyaren da za a yi daga ranar 6 zuwa ranar 21 ga watan Junairun 2025 zai shafi unguwanni.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya amince da naɗin sababbin manyan sakatarori dindindin 45 a bangarori daban-daban na gwamnatinsa, ya kafa tarihi.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an samu matsala tsakanin Sarkin Wase, Alhaji Muhammadu Sambo, da Wazirinsa, Muhammadu Badamasi a fada.
Rundunar 'yan sandan Jigawa ta kama wata amarya bayan saka guba a abincin ango da abokansa ana tsaka da ribibin biki. An kama amarya da wata mace daya.
Labarai
Samu kari