Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Gwamnatin tarayya ta amince kamfanonin sadarwa su yi ƙarin kudin kiran waya, sako da sayen data amma ba zai kai kaso 100% ba in ji ministan sadarwa, Bosun Tijani.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi martani ga jam'iyyar APC kan shirinta na ganin mulkin Kano ya dawo hannunta a zaben 2027. Ya ce Allah ke ba da mulki.
Kwamoshinan harkokin yawon bude ido, al'adu da fasaha na jihar Kuros Roba, Abubakar Robert Ewa ya mutu a asibitin Kalaba jim kaɗan bayan taron majalisar zartarwa.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa da yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC), ta ɗauki matakin ladabtarwa kan jami'anta da ake zargi da aikata sata.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya aika da sakon gargadi ga 'yan majalisar zartarwar jihar. Gwamna Abba ya ce ba zai lamunci rashin biyayya ba.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce gwamnatinsa na gama shirin rabawa waɗanda baliya ta rutsa da su kwanakin baya kudin tallafi Naira biliyan 3.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa akalla mutane 11 sun rasa rayukansu yayin da aka kona gidaje 31 a garin Gululu, a Jahun da Miga a jihar Jigawa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta kwace wasu kuɗaɗe da ake zargin suna da alaka da tsohon gwamnan Abia, Theodore Orji, ta sa a rufe asusun.
Sarkin Lokoja, Alhaji Ibrahim Kabir Maikarfi IV, ya yabawa Gwamna Usman Ododo inda bukaci gwamnati ta bai wa sarakuna mukamai saboda kusancinsu da al'umma.
Labarai
Samu kari