Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Gwamnatin Kano ta jaddada aniyarta na tabbatar da biyan dukkanin 'yan fansho hakkokinsu kamar yadda ta yi alkawari kafin a zabe ta a shekarar 2023.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da kai hari wasu kauyukan jihar Imo inda aka yanka mutane 18 a karamar hukumar Orsu. An kashe mutanen an barsu cikin jini.
An samu barkewar fadan kungiyoyin asiri a jihar Bayelsa wanda ya jawo asararɓrayukan mutum uku. Harin ya jefa mutanen yankin cikin tsoro da fargaba.
Gwamnatin jihar Bauchi ta ware miliyoyin Naira domin sayen kwamfutoci a kasafin kudin bana, lamarin da sharhi ke ganin ba wannan ake buƙata a halin yanzu ba.
Jami'an tsaro sun kama wani mai bautar gumaka da ya wulakanta Kur'ani a jihar Oyo. Mai bautar gumakar ya banka wuta ga Al-Kur'ani kafin cafke shi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi aika da sakon ta'aziyya ga rundunar sojojin Najeriya kan kisan da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi wasu a sojoji a Borno.
Hadimin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya bayyana cewa galibin gwamnonin da kw sukar kudirin haraji ba ƴan Najeriya ne a gabansu ba, damuwarsa kuɗaɗen shiga.
Kotu da ke zamanta a Legas ta ce ta na hurumin sauraron tuhume-tuhumen da hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati ta shigar a kan Emefiele.
An yi wata arangama tsakanin yan ta'adda a jihar Kaduna inda aka hallaka sanannen shugaban 'yan bindiga, Kachalla Dogo Isah a rigimar da ta balle.
Labarai
Samu kari