Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta ace ba ta da hurumin sauraron dukkanin korafe-korafen da suka danganci batun masarautu a kasar nan.
Gamayyar kungiyar fararen hula a Arewacin Najeriya sun fusata da yadda gwamnati ta kafe a kan tabbatar da kudirin harajin da ake ganin zai jefa jama'a a wahala.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana cewa babu batun kutse a cikin asusun gwamnatin jihar Enugu har ta kai ga sace wasu biliyoyin Naira a baya-bayan nan.
Karamar ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha ta ce gwamnatin Tinubu za ta sake duba mafi ƙarancin albashin ma'aikata nan da ƙasa da shekaru biyu masu zuwa.
Babbar kotun majistare da ke sauraron shari'ar tsohon jami'in gwamnatin jihar Kaduna, Muhammad Bashir Sa'idu ta haba belinsa biyo bayan tuhumarsa da almundahana,
Prince Adewole Adebayo ya ce Tinubu ya tarar da tattalin arzikin Najeriya cikin matsala, amma ya kara dagula shi saboda rashin kwararru a tawagarsa.
Mayakan Boko Haram sun kai hari a ofishin 'yan sanda na Borno inda suka kashe jami'ai biyu. An ce wasu gurnetin hannu biyu da mayakan suka jefa ya yi kashe jami'an.
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya nemi a sake duba tallafin dala biliyan 50 da China ta ware don Afirka, duba da muhimman ayyukan more rayuwa da ake buƙata.
Tsohon kwamishinan kudi kuma tsohon shugaban ma'aikatan fadar gwamnati a lokacin Nasir El-Rufai ya ambaci sunan tsohon gwamnan na Kaduna a tuhumar da ake yi masa.
Labarai
Samu kari