Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da sanarwar gargadi kan ambaliyar ruwa a wasu jihohi 26 na Najeriya. Ta bayar da shawarwari.
Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da sanarwar gargadi kan ambaliyar ruwa a wasu jihohi 26 na Najeriya. Ta bayar da shawarwari.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
'Yan bindiga sun wani manomi a Benuwai bayan sun karɓi N5.4m kuɗin fansa. Mazauna Akor sun tsere saboda tsoron karin hare-hare. ’Yan sanda sun ce ba su da bayani.
Lauyoyin Mai martaba Aminu Ado Bayero sun hango hanyar da za a bi domin nasara a kotu. Danagundi ya ce ko za a dauki shekaru ana fafatawa a kotu, ba za su sallama ba
Gwamnatin Kogi za ta kashe N7bn don gyara cibiyoyin lafiya 88, tare da goyon bayan Babban Bankin Duniya, don inganta kiwon lafiya a jihar cikin watanni huɗu.
Rundunar sojin saman Najeriya ta ce dakarunta sun yi nasarar illata dabar kaaurgumin ɗan bindigar nan, Bello Turji, sun hallaka yaransa da dama a jihar Zamfara.
Kungiyar SERAP ta shigar gwamnatin Bola Tinubu da gwamnoni 36 a kotu kan amfani da dokar laifuffukan yanar gizo (Cybercrimes) don tauye 'yancin fadin albarkacin baki
INEC ta nemi Naira biliyan 126 maimakon Naira biliyan 40 da aka ware mata don gudanar da ayyukanta a 2025. Majalisar za ta tattauna magance matsalolin kuɗi na INEC.
Hukumar Shari’a ta Jigawa ta sallami ma’aikata uku tare da ladabtar da wasu alkalai saboda karya dokokin aiki, tana mai da hankali kan inganta gaskiya da adalci.
ACF ta yi bayani a kan rawar da ta ke takawa a wajen fitar da ɗan takara a zabukan kasar nan, inda ta nanata cewa dukkanin mambobinta na ajiye ra'ayin siyasarsu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da sashi na 26 na sabuwar dokar da ta haramta auren jinsi da lamarin yan daudu tsakanin sojojin Najeriya.
Labarai
Samu kari