Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da sanarwar gargadi kan ambaliyar ruwa a wasu jihohi 26 na Najeriya. Ta bayar da shawarwari.
Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da sanarwar gargadi kan ambaliyar ruwa a wasu jihohi 26 na Najeriya. Ta bayar da shawarwari.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Sanata Samuel Anyanwu ya koma bakin aiki a matsayin sakataren jam'iyyar PDP na kasa. Anyanwu ya ce ya daukaka kara kan hukuncin kotu da ya sauke shi.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa ta na bakin kokarinta domin ganin an kawo karshen ta'addanci a fadin Najeriya, ta nemi karin tallafin gwamnati.
Kungiyar kabilar Ibo ta Ohanaeze Ndigbo ta bayyana cewa babu wani dalili da zai sa a rika kace-nace a kan sake zabar Bola Ahmed Tinubu ya koma kujerarsa.
Tsagerun 'yan ta'addan Boko Haram sun kai harin ta'addanci a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane tare da kona gidaje masu yawa a harin da suka kai.
Hadimin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shaida cewa jama'a sun fara ganin yadda matakan gwamnatin tarayya suka fara haifar da da mai ido ga talakawa.
Hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ragargaji Tinubu kan tashin farashin kayayyaki. Ya ce an yaudari Bola Tinubu kan matakan da ya dauka.
Gwamna Seyi Makinde ya miƙa sandar mulki ga sabon Alaafin na Oyo, Abimbola Akeem Owoade. An mika sandar ne duk da adawa 'yan majalisar nadin sarki ta Oyomesi.
Gwamnatin Kano ta ce za ta raba kayan makaranta kyauta ga dalibai sama da 796,000 a makarantu 7,092, don rage yawan yaran da ba sa zuwa makaranta.
Gwamnatin Jihar Bauchi ta zargi hadimin shugaban ƙasa, Sunday Dare da rashin sanin makamar aiki da rashin kishin kasa, bayan ya yi martani a kan sukar Bola Tinubu.
Labarai
Samu kari