Ƙungiyar SERAP ta kai INEC kotu tana neman ta binciki zargin cewa gwamnonin APC sun karkatar da kusan N800bn daga kudaden FAAC domin yakin neman zaben 2027.
Ƙungiyar SERAP ta kai INEC kotu tana neman ta binciki zargin cewa gwamnonin APC sun karkatar da kusan N800bn daga kudaden FAAC domin yakin neman zaben 2027.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
'Yan kasuwa da dama sun shiga jimami bayan tashin wata gobara a jihar Anambr a. Gobarar wacce ta tashiɓda tsakar ta jawo asarar kayayyakinna miliyoyin naira.
Ma’aikatar wutar lantarki za ta kashe N8b don wayar da kan 'yan Najeriya kan biyan kudin lantarki, hana sata da kare kayayyakin wuta, inji Minista Adebayo Adelabu.
Gwamna Seyi Makinde ya gargadi masu neman ta da rigima bayan an zabi sabon Alaafin na Oyo, Oba Akeem Abimbola Owoade, ta hanyar gaskiya da adalci.
Wasu malaman addinin Musulunci Kudu maso Yammacin Najeriya sun jaddada goyon bayansu ga kudirin dake fasalin harajin da Tinubu ya kai Majalisar tarayya.
Najeriya ta karbi tan 32,000 na shinkafa daga kasar Thailand a yunkurin gwamnati na cika alkawarin da ta dauka na kawo karshen hauhawar farashin abinci.
Majalisar wakilan Najeriya ta jinjinawa sojojin kasar bisa yadda su ka alkinta kasafin kudin 2024 wajen yaki da 'yan ta'addan da su ka hana jama'a sakat.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ya ce cire tallafin man fetur rahama ce ga gwamnatocin jihohi saboda suna samun karin kudi domin gudanar ayyukan ci gaba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana darajar da nahiyar Afrika ke dashi a duniya. Tinubu ya bayyana matakan da za bi wajen kawo cigaban Afrika a Qatar.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa jama'ar kasar nan su sa rai da samun faduwar turakun wutar lantarki saboda wasu dalilai da har yanzu ba a magance ba.
Labarai
Samu kari