Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Nasa'i Muhammad Gwadabe ya rantse da Allah SWT cewa bai yi lalata da dalibarsa mai aure ba, ya karyata zargin da ake yi masa. Malamin jami'ar ya bada bangarensa.
Gwamnatin jihar Jigawa ta ciri tuta wajen bullo da tsarin ba da ilmi kyauta ga daƙibai mata 'yan asalin jihar. Za su samu karatu tun daga firamare har PhD.
Hukumar ƴan sandan farin kaya watau DSS ta gurfanar da sanannen ɗan gwagwarnayar nan Mahdi Shehu a gaban kotu, ta tuhume shi da laifukan ta'addanci.
Rundunar sojojin Najeriya na ci gaba da rike wuta a kan 'yan ta'adda, musamman mayakan Bello Turji da su ka addabi rayuwar mazauna Arewacin Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta ce kokarin da hukumomin tsaro su ke yi ya na taka muhimmiyar rawa domin a kawar da ta'addanci a fadin Najeriya a cikin shekaru biyu.
Malamin addinin Musulunci, Barista Ishaq Adam Ishaq ya kalubalanci malaman Izala da sauran kungiyoyi kan taron makaranta Kur'ani da manufar siyasa a Abuja.
Bankin Duniya ya dauki matakin ladabtarwa kan wasu kamfanoni na Najeriya bayan an same su da laifin cin hanci da rashawa. An dakatar da su na watanni 30.
Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya ce tsarin sarakunan gargajiya za su taka rawa wajen kawo karshen kalubalen zaman takewa a ƙasar nan.
Gwamnatin Kano ta kwace wasu filaye da Ganduje ya raba a kusa da tashohin manyan mota. Abba ya kwace filayen domin karasa wasu ayyukan Rabi'u Kwankwaso.
Farfesa Usman Yusuf ya ce wajibi ne kowan musulmi ya tsoma baki a kan abubuwan addini da ba su dace ba bayan malaman Izala za su jagoranci taron addu'a a Abuja.
Labarai
Samu kari