Dakarun rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Osun sun harbe wasu 'yan bindiga 2 da ake zargi sun yi garkuwa da wani mutum. An kwato bindiga a hannunsu.
Dakarun rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Osun sun harbe wasu 'yan bindiga 2 da ake zargi sun yi garkuwa da wani mutum. An kwato bindiga a hannunsu.
Barazana ga rayuwar Peter Obi da tsare Nasir El-Rufai ya sa Rabiu Kwankwaso magana. Sanata Kwankwaso ya tuna wa gwamnati dole a yi wa kowa adalci.
Jirgin Max Air dauke da fasinjoji 59 ya yi hatsari a jihar Kano. Tayar jirgin ta fashe tare da kamawa da wuta, amma jami’ai sun yi gaggawar kwace mutanen.
Jami'an tsaro na hukumar DSS sun samu nasarar cafke wani hatsabibin mai safarar makamai a jihar Zamfara. Jami'an na DSS sun cafke shi ne bayan samun bayanan sirri.
Rundunar 'yan sanda ta kama Abba Zizu, daya daga cikin hadiman gwamna Abba Yusuf da ke ofishin kwamishina bisa zargin cin zarafin wani ma'aikacin gwamnati a Kano.
Rundunar 'yan sandan Najeriya, ta samu nasarar kawo cikas ga ayyukan da 'yan Boko Haram da 'yan bindiga suke yi a jihohin Neja da Kaduna. Sun cafke miyagu.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar diyar mataimakiyar gwamnan Akwa Ibom mai suna Mrs Blessing wacce ta rasu a birnin Port Harcourt da ke jihar Rivers a yau Talata.
Babbar kotun jihar Ogun ta soke naɗin basaraken Ilawo, ta ce Gwamna Dapo Abiodun ya rainata da ya ci gaba da harkokin naɗa sarkin duk da an shigar da ƙara.
Kungiyar ma'aikatan jinya da unguwar zoma (NANNM) ta yi barazanar shiga yajin aiki a jihar Katsina. Kungiyar ta bukaci gwamnatin jihar ta samar da tsaro.
Ana ci gaba da ce-ce-ku-ce kan kafa shari'ar Musulunci a Kudu maso Yammacin Najeriya. Yayin da Musulmai suka nuna goyon baya, Yarbawa sun ce ba su yarda ba.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi magana kan barazanar da ke tunkarar dimokuradiyyar Najeriya.
Labarai
Samu kari