Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta nuna damuwa kan ci gaba da tsare tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai. Ta ce APC na son tsare shi.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta nuna damuwa kan ci gaba da tsare tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai. Ta ce APC na son tsare shi.
Barazana ga rayuwar Peter Obi da tsare Nasir El-Rufai ya sa Rabiu Kwankwaso magana. Sanata Kwankwaso ya tuna wa gwamnati dole a yi wa kowa adalci.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa za ta saka kafar wando daya da duk wani jami'inta da aka gano ya na karbar na goro a titunan da ke fadin jihar.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-haren bama-bamai kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun yi nasarar kashe 'yan ta'adda masu yawa.
Kotu a Abuja ta amince tsohon gwamnan Taraba, Darius Ishaku damar tafiya kasashen waje don neman magani bayan fuskantar shari'a kan zargin almundahana.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya gargadi shugaba Bola Tinubu kan kama mutane saboda siyasa bayan EFCC ta kama Ferfesa Yusuf Usman na hukumar NHIS.
Dakarun hukumar yaki da rashawa watau EFCC sun kai samame gidan tsohon shugaban NHIS, Farfesa Usman Yusuf, sun kama shi a gidansa da ke birnin Abuja.
Gwamnatin jihar Bauchi ta caccaki ministan harkokin kasashen waje na Najeriya, Yusuf Tuggar. Ta bayyana cewa gazawarsa ta jawo abin kunya ga Najeriya.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya bukaci wadanda suka soki mulkin Muslim-Muslim na Bola Tinubu su nemi gafara saboda karyar da suka yada.
Gwamnatin jihar Jigawa ta kaddammar da raba katin ATM ga mutane 23,000 a karkashin shirin tallafi na NSIP domin yaki da talauci. Ya kawo wasu shirin tallafi.
Kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) ta bayyana shirinta na yin zanga-zanga a ranar Talata, 4 ga watan Fabrairu, 2025 kan ƙarin kudin kiran waya da data.
Labarai
Samu kari