Dakarun rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Osun sun harbe wasu 'yan bindiga 2 da ake zargi sun yi garkuwa da wani mutum. An kwato bindiga a hannunsu.
Dakarun rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Osun sun harbe wasu 'yan bindiga 2 da ake zargi sun yi garkuwa da wani mutum. An kwato bindiga a hannunsu.
Barazana ga rayuwar Peter Obi da tsare Nasir El-Rufai ya sa Rabiu Kwankwaso magana. Sanata Kwankwaso ya tuna wa gwamnati dole a yi wa kowa adalci.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a gidan shugaban karamar hukumar Malumfashi da ke jihar Katsina. Sun kashe jami'in dan sanda.
Jami'an DSS sun kama wani matashi da ya shigo da makamai daga Nijar zuwa Nijar. Matashin ya tsere yayin da sojoji suka nemi kama shi kafin a kamo shi daga baya.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dikko Umaru Radda, ta shirya daukar ma'aikatan lafiya domin bunkasa bangaren lafiya na jihar.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce kan 'Quranic Festival', shugaban kungiyar Izalah bangaren Kaduna ya yi martani ga Sheikh Sani Yahaya Jingir kan kalamansa.
Babbar kotu da ke zamanta a Abuja ta ci gaba da sauraron shari'ar almundahana da hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta shigar gabanta.
'Yan sanda sun kama barawon da ake zargi da sace kayan masallaci da suka kai N520,000. Barawon ya sace fankoki da tagoggin masallacin ya sayar da su.
Yayin da ake ci gaba da tababa kan sabon kudirin haraji a Najeriya, an fitar da rahoto kan yankunan da haka fi samar da harajin VAT a shekarar 2024 da ta gabata.
Kamfanin jirgin sama na Max Air ya tabbatar da cewa jirginsa ya samu hatsari a lokacin da ya ke dab da sauka a tashar Malam Aminu Kano,amma ba a samu asarar rai ba.
Jami'an rundunar 'yan sandam jihar Neja, sun yi nasarar cafke wasu jami'an tsaro na 'yan sa-kai. Ana dai zargin mutanen ne da aikata laifin kisan kai.
Labarai
Samu kari