Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Sanata Ned Nwoko na jihar Delta ya ƙaryata raɗe-radin cewa cikin da jaruma Chike Ike ke ɗauke da shi nasa ne kuma yana shin aurenta, ya ce ba gaskiya ba ne.
Ana zargin 'yan bangar siyasa da jam'iyyar PDP ta yi hayarsu, sun kashe shugaban karamar hukumar Irewole, jihar Osun lokacin da fada ya barke kan hukuncin kotu.
Babbar kotun Kano ta tabbatar da ƴancin kananan hukumomin jihar 44, ta ba ɗa umarnin ci gaba da sakar masu kuɗaɗensu kai tsaye ba tare da wata tangarɗa ba.
Gwamnatin jihar Zamfara ta hana dukkanin tarukan siyasa a jihar don kare zaman lafiya, amma APC ta ce matakin bai dace ba, tana mai cewa ba za a hana ta ba.
Ƴan Majalisa da ma'aikata sun ɓarke da zanga zanga a zauren majalisar dokokin jihar Legas, sun bayyana goyon bayansu ga Hon. Mojisola Meranda a zaman yau Litinin.
Gwamnati Neja ta gudanar da jarrabawa ga dalibai da ake shirin turasu karatu kasashen waje. Za a tura dalibai 1,000 zuwa kasashen Canada, China, India da Brazil.
'Yan banga a yankin Na’alma da ke karamar hukumar Malumfashi na jihar Katsina sun kai farmaki kan 'yan bindiga da suka sace wasu mutane. An ceto mutane biyu.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa bai dace Najeriya ta yi shiru a kan zargin dan majalisar Amurka da ke cewa kungiyar kasarsa ta USAID ta na da hannu a Boko Haram ba.
Jami’an hukumar DSS da na rundunar 'yan sanda sun mamaye zauren majalisar dokokin jihar Legas, inda suka rufe ofisoshin kakakin majalisar da wasu shugabanni.
Labarai
Samu kari