Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Kungiyoyin kwadago a Ribas sun yi barazanar tsunduma yajin aiki, inda suka bukaci Shugaba Tinubu da ya janye dokar ta-baci da ta hana a biya albashin ma’aikata.
Wasu miyagun 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne, sun kai hare-hare a wasu sansanonin sojoji a jihar Borno. An samu asarar rayukan jami'an tsaro.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta lalata motocin yaki uku tare da kashe ‘yan ta’adda da dama a wani gagarumin farmaki a yankin Timbuktu Triangle na jihar Borno.
Hukumar EFCC mai yaƙi da cin hanci a Najeriya ta dauko shari'ar da take yi da tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA) Sambo Dasuki.
Dakatacciyar sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti ta shigar da ƙorafin shugaban kwamitin ladabtarwa na Majalisar Dattawa, Imasuen gaban kwamitin LPDC.
Lauyan da ke kare Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ya nuna yatsa ga gwamnatin jihar Kogi kan yunkurin da ake yi na raba ta da kujerarta a majalisar dattawa.
Kotun koli ta bayyana dalilin ganin alkalin da ya yi hukunci a jihar Rivers zaune da Nyesom Wike. Kotun koli ta ce alkalin ya je taron ne saboda karrama shi.
Babbar kotun Abuja na shari'a kan nadin Ibas a Rivers. Lauya ya bukaci kotu ta hana shugaban ƙasa tsige gwamna ko nada shugaban riko a kowace jiha.
Mutane sun nuna damuwa kan yadda Sanata Abdul Ningi ya fito bakin titi yana rabawa ƴan acaba da sauran mutanen mazaɓarsa kyautar N1,000 a watan azumi.
Labarai
Samu kari