Hukumar NiMeT ta bayyana cewa za a sha ruwan sama mai karfi a wasu jihohi yayin da za a samu matsakaici a wasu. Sun hada da Gombe, Kano da sauransu.
Hukumar NiMeT ta bayyana cewa za a sha ruwan sama mai karfi a wasu jihohi yayin da za a samu matsakaici a wasu. Sun hada da Gombe, Kano da sauransu.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama mutane 14 cikin wadanda suka kashe matafiyan Arewa a jihar Edo. An tura jami'i jihar Edo domin tabbatar da kama su.
Gwamnatin jihar Kano karkashin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta nuna tsananin ɓacin ranta kan kisan gillar da aka yi wa mafarauta da ke hanyar zuwa Kano a Edo.
‘Yan bindiga sun kashe mutane 10 a Ruwi, Bokkos. Rundunar ‘yan sanda ta tura jami’ai, yayin da gwamnatin Filato ke kokarin kawo karshen hare-haren.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi tir da kisan gillar da aka yi wa matafiya 16 a jihar Edo, ya yabawa Gwamna Monday Okpebholo bisa matakan da ya ɗauka.
Bayan rasuwar fitaccen jarumin Kannywood, Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nuna alhinin rasuwar Abdullahi Shuaibu da aka fi sani da Karkuzu a Jos.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana damuwa kan kisan da aka yi wa matafiya 16 a jihar Edo, ya ba jami'an tsaro satar amsar yadda za su kama duka masu hannu.
Bayan shekaru da dama suna ibada da imani mai karfi ga Ubangiji, wasu ‘yan Najeriya sun yanke shawarar barin addinin Kiristanci bayan bincike da tunani mai zurfi.
Gwamnonin Arewa karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya sun yi Allah-wadai da kisan matafiya a Edo, suna cewa wannan abin takaici ne da ya sabawa doka.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci hukumomin tsaro su gudanar da bincike na adalci kuma a bayyane kan kisan ƴan Arewa a Edo.
Labarai
Samu kari