Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Gwamnatin Tarayya ta hannun ma'aikatar harkokin waje ta musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa an hana ƴan Najeriya shiga Saudiyya, ta ce labarin ba gaskiya ba ne.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin sadarwa, Danile Bwala ya musanta raɗe-raɗin da ke yo cewa Bola Tinubu ya canza shugaban hukumar zaɓe watau INEC.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutane hudu tare da yin awon gaba da wasu da dama.
Ministan harkokin matasa na kasa, Kwamared Ayodele Olawande ya ce rashin lokaci ke hana shi shiga zanga-zang, ya gargaɗi matasa su guji barnata kayan gwamnati.
Mai magana da yawun shugaban hukumar zaɓe watau INEC ya buƙaci ƴan Najeriya su yi watsi da jita-jitar da ke nuna cewa shugaba Tinubu ya tsige Mahmud Yakubu.
CRACON ta roki Shugaba Tinubu ya kafa kwamitin bincike kan Ministan Tsaro, Badaru, bisa zargin cin hanci da sabawa doka ta hanyar gudanar da kasuwanci na sirri.
Gwamnatin jihar Sokoto karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu ta koka kan yadda wasu ke kokarin kawo cikas ga shirin samar da tsaro. Ta yi gargadi kan hakan.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar tsohon gwamna na tsohuwar jihar Oyo, Dr. Victor Omololu Olunloyo, ya ce marigayin ya ba da gudummuwa.
Hukumar dake fafutukar kare hakkin dan adam ta duniya (Amnesty Imternational) ta bayyana rashin jin dadin yadda jami'an yan sanda ke keta hakkin masu zanga-zanga.
Labarai
Samu kari