Abin da Peter Obi da Rabiu Kwankwaso suka guje wa a ADC ya biyo su har NDC. Shugabannin jam'iyyar ta NDC mai adawa sun fara zama domin hana soke masu rajista.
Abin da Peter Obi da Rabiu Kwankwaso suka guje wa a ADC ya biyo su har NDC. Shugabannin jam'iyyar ta NDC mai adawa sun fara zama domin hana soke masu rajista.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Duk da ba a gama shari'ar masarauta a Kano ba, Sarki Muhammadu Sanusi II, ya yi sababbin nade-nade a jihar, ciki har da ɗansa Adam Lamido Sanusi (Ashraf).
Ministan kudi, Wale Edun ya ce gwamnatin tarayya za ta ƙarfafa samun kuɗi daga fannoni daban-daban domin rage illar harajin da Amurka ta kakaba wa Najeriya.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya koka kan ksruwar hare-haren 'yan ta'addan Boko Haram a jihar. Ya ce lokaci ya yi da za a fadi gaskiya.
Sanata Sunday Karimi mai wakiltar Kogi ta Yamma ya taso Sanata Ali Ndume a gaba kan kalaman da ya yi dangane da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Sarkin Ibadan da aka fi sani da Olubadan, Owolabi Olakulehin, ya bayyana cewa doka ba ta san da matsayin Sarkin Sasa a jihar Oyo ba bayan karɓar ragamar mulki.
Farfesa Mahmud Yakubu ya jagoranci taron INEC yayin da ake yada jita-jitar tsige shi. INEC ta ce saƙon WhatsApp da ke yawo ba gaskiya ba ne kwata-kwata.
Obi na Onitsa, mai martaba Nnaemeka Achebe, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa ya yi wa 'yan Arewa kashedi kan kisan da aka yi wa mafarauta a Edo.
Mashawarcin shugaban kasa, Nuhu Ribadu ya bayyana cewa dole ne a samu hadin kan jama'a idan har za a yaki matsalar rashin tsaro da gaske a jihar Filato.
Shugaban kamfanin MTN na farko kuma attajirin ɗan kasuwa da ya kafa bankin Diamond, Pascal Gabriel Dozie ya kwanta dama, mun haɗa maku abubuwan sani gane da shi.
Labarai
Samu kari