Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Shugaban hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Usman, ya bukaci Alhazan Najeriya da su saka shugabannin Najeriya a cikin addu'o'in da suke yi.
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ba da tallafin kudi ga iyalan sojojin da suka rasu da wadanda suka samu raunuka a fagen daga.
An yada cewa wasu daga cikin kwamishinonin jihar Akwa Ibom sun yi murabus daga mukamansu bayan sauya shekar Gwamna Umo Eno daga PDP zuwa jam'iyyar APC.
Rikicin sarauta ya sake barkewa a kauyen Muye da ke ƙaramar hukumar Lapai, ta jihar Niger bayan tsohon dagacin kauyen ya koma fada da karfi domin kwace kujerarsa.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da kama wani magidanci da ake zargi da kisan matarsa, Hauwa mai ɗauke da cikin wata 9 a Minna, babban birnin jihar Neja.
Kungiya ta caccaki kalaman wasu malamai da Rabaran Leonard Kawas na neman a kafa dokar ta baci a jihar Benue saboda rikicin tsaro da ke faruwa a jihar.
Hukumar kula da harkokin aikin hajji a Najeriya, NAHCON ta tabbatar da cewa dukkan mahajjatan Najeriya 484 da ke cikin otal ɗin da gobara ta tashi a Makkah sun tsira
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani mutum mai shekaru 43 mai suna Kazeem daga unguwar Edun, Ilorin, ya mutu bayan ya fada rijiya bisa shan tabar ‘Colo’.
'Yan kasuwar sun tafka asarar biliyoyin Naira da wata mummunar gobara ta tashi a kasuwar sayat da wayoyi Farm Centre da ke jihar Kano da safiyar ranar Sallah.
Labarai
Samu kari