Hukumar EFCC ta ce tana shirin gurfanar da shugaban kungiyar Fulani ta Miyetti Allah domin zargin da ake masa kan alaka da kudi ba ta hanyar da ta dace ba.
Hukumar EFCC ta ce tana shirin gurfanar da shugaban kungiyar Fulani ta Miyetti Allah domin zargin da ake masa kan alaka da kudi ba ta hanyar da ta dace ba.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da sace matan aure yayin harin.
Babban malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya sake bayyana damuwa kan ta'addanci yana mai jaddada yin sulhu da su Bello Turji.
Mai martaba Khalifa Muhammadu Sanusi II ya ziyarci asibitin Murtala domin duba lafiyar wani masoyinsa, Sadiq Gentle da 'yan daba suka sassara a jihar Kano.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani ya bayyana muhimmancin malaman addini da na gargajiya da rawar da suke takawa wajen samar da zaman lafiya a fadin Jihar.
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin da gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya kafa a kan kwamkshinansa, Ibrahim Namadi ya kammala aiki kuma ya mika rahotonsa.
Yan sanda sun gano gawar wata budurwa mai suna Halima a bayan wani masallaci a Osogbo, babbar birnin jihar Osun ranar Litinin, an ga takarda da watin fiya fiya.
An shirya wani taron kwana daya da manyan maluman addinin musulunci a Kasuna kan ba da tazarar haihuwa, sun ce ya halatta kuma suna da hujjoji masu karfi.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa wata daliba ‘yar jihar Yobe, Nafisa Abdullah Aminu, ta lashe gasar Turanci ta duniya, inda ta doke dalibai daga ƙasashe 69.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gwangwaje ƴan wasan ƙwallon kwando na ƙasa, D'Tigress da kyaututtukan kuɗi, gidaje da lambar girmamawa ta OON.
Ministan harkokin Abuja, Mista Nyesom Wike ya bayyana cewa gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ba za ta iya warware duka matsaloin ƴan Najeriya ba.
Labarai
Samu kari