Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa a binciken farko da ta yi, ta gano cewa ta yi asarar akalla Dala biliyan 270 a yakinta da hadin gwiwar Amurka da Isra'ila.
Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa a binciken farko da ta yi, ta gano cewa ta yi asarar akalla Dala biliyan 270 a yakinta da hadin gwiwar Amurka da Isra'ila.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Dogarin tsohon shugaban kasa Sani Abacha, Manjo Hamza Al Mustapha ya yi bayani kan yadda aka samu gawar Abacha da rusa zaben Abiola a mulkin IBB.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauya tsarin da saba na jawabi ga ƴan kasa a ranar dimokuraɗiyya, ya ce zai isar ɗa saƙonsa gaba ɗaya daga Majalisar Tarayya.
A labarin nan, za ku ji cewa yadda hukuncin da gwamnatin tarayya ta yanke a kan wasu hukumomi ya jawo matsala bayan albashin ma'aikata ya makale.
Kungiyar 'APC Patriotic Volunteers' ta taso gwamna Abba Kabir Yusuf a gaba inda take zargin gwamnatin Kano da karɓar bashin $6.6m ba tare da wani aiki ba.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar tsohuwar jakadar Najeriya a ƙasashen ketare guda biyu, Ambasada Ibironke Adefope ta riga mu gidan gaskiya a jihar Oyo.
Bayan kisan wani mutum da ake zargin yan kalare sun yi a Gombe, 'yan sanda sun haramta daukar muggan makamai yayin bukukuwa da taruka don dakile ayyukan 'yan daba.
Wata kotun majistire ta yanke hukuncin zaman gidan kaso na tsawon watanni 13 ga wasu manyan ƴan TikTok ko zaɓin tara kan laifin yaɗa hotunan banza a midiya.
Dr Hakeem Baba Ahmed, Shehu Sani da wasu fitattun mutane sun soki matakin sanya wa dakin taron kasa da kasa na ICC a Abuja sunan shi bayan kwaskwarima.
Masarautar Pantami ta fitar da takardar yabo da Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami kan kokarin da yake a Najeriya. Sarkin Pantami, Yakubu Abdullahi ya yi magana.
Labarai
Samu kari