Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja bayan shafe kwanaki 13 a Legas, inda ya kaddamar da ayyuka da dama, ciki har da hanyoyi da kuma cibiyar ICC a Abuja.
Ministan harkokin birnin Abuja, Nyesom Wike ya canza sunan babbar cibiyar taro ta ƙasa da ƙasa zuwa cibiyar taro ta Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya samu damar ziyartar kasuwar waya a jihar domin jajantawa game da gobarar da ta tashi a 'Farm Centre' inda ya ba da gudunmawa.
Babban jigo a APC, Jesutega Onokpasa ya rasu. A ranar Talata aka sanar da rasuwar Jesutega Onokpasa. Ya shahara da raddi wa Bola Tinubu kan 2027.
A labarin nan, za a ji cewa matar Sanata Sunday Katung mai wakiltar Kaduna ta Kudu ta shiga tsaka mai wuya yayin da wata kotun Ingila ke zarginta da laifi.
Sojojin Najeriya sun kama wani dan China da ya shigo Najeriya daga kasar China domin hakar ma'adanai ta barauniyar hanya a jihar Borno. An mika shi ga DSS
Tsohon Manjo a rundunar sojin Najeriya, Joe Ajayi ya rasa ransa a hannun masu garkuwa da mutane bayan an ba su kuɗin fansa har Naira miliyan 10 a jihar Kogi.
'Yan kasuwar man fetur za su sauke farashin man fetur a Najeriya zuwa N700. Za su sauke farashin ne saboda sabani da Dangote da hada kai da kasashen waje.
‘Yan bindiga sun kai hari a Karongi, Baruten da ke Kwara, ina suka kashe mutum ɗaya, suka ƙone gidaje. An ce sojoji da 'yan sa kai sun fatattake su daga baya.
Labarai
Samu kari