Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dikko Umaru Radda, ta yi martani kan zargin da aka jingina mata na cewa ta dauki nauyin 'yan bindiga zuwa Hajji.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dikko Umaru Radda, ta yi martani kan zargin da aka jingina mata na cewa ta dauki nauyin 'yan bindiga zuwa Hajji.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da sace matan aure yayin harin.
Wasu tsofaffin sojoji sun mamaye hedikwatar ma’aikatar kudi a Abuja, suna neman a biyan alawus, giratuti da albashin da aka rike tun bayan barin aiki.
A labarin nan, za a ji gwamnatin Kano ta shawarci wani bawan Allah mazaunin Jigawa da ya fasa tattalin da ya shirya don ganin Injiniya Abba Kabir Yusuf.
Balarabe Sarkin Kofar Kano ya tuba a gaban mai martaba Muhammadu Sanusi bayan ya dawo daga bangaren mai martaba Aminu Ado Bayero daga fadar Nasarawa
'Yan bindiga sun kashe 'yan sanda biyu da ke rakiyar shugaban masu rinjaye na majalisar Ebonyi, yayin da motarsu ta lalace a Imo. 'Yan sanda sun fara bincike.
Kamfanin Dangote ya bude shafin daukar ma'aikata a Najeriya. Sama da guraben aiki sama da 30 mutane za su nema. Za a yi aiki a kamfanin siminti da sauransu.
Haɗakar jam'iyyun adawa da suka haɗe a ADC sun bayyana takaicin yadda gwamnati ta ajiye muhimman ayyuka domin gyaran filin jirgin Legas a kan sama da 712bn.
Ambaliyar da ta afku a Filato, Bauchi da Neja ta rusa gidaje, ta cinye gonaki tare da raba dubban mutane da muhallansu, yayin da gwamnati ke kokarin kai agaji.
Ministan sufurin jiragen saman Najeriya, Festus Keyamo ya bayyana cewa daga kudin tallafin mai za a kashe N712bn domin gyara filin jirgin saman Legas.
Shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Bashir Bayo Ojulari, ya koma bakin aikinsa yayin da ake ta yada maganganu kan cewa ya yi murabus daga kan mukaminsa.
Labarai
Samu kari