Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Bayan jawabin Tinubu, Majalisar Tarayya ta kafa dokar da za ta ba shugaban kasa damar zuwa gabanta ya yi jawabi a kowace ranar dimokurafiyya a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya musanta zargin APC na shirin kafa gwamnatin jam'iyya guda yayin da ya tuno yadda ya hana PDP murkushe 'yan adawa a 2003 lokacin yana gwamna.
Shugaba Tinubu ya karrama jaruman dimokuraɗiyya da lambobin yabo daban-daban a Ranar Dimokuraɗiyya ta 2025, inda ya jinjinawa gudummawarsu da ci gaban Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yabawa magabacinsa, Muhammadu Buhari bisa yadda ya tabbatar da ranar 12 ga watan Yuni a matsayin ranar dimokuraɗiyya.
Shugabam kasa, Bola Tinubu ya ba marigayi Kudirat Abiola da Janar Shehu Musa Yar’Adua lambar yabo saboda kare dimokuraɗiyya da suka yi a lokacinsu.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yi jawabin ranar dimokuradiyya a majalisar tarayya. Ya ce ba shi da niyyar mayar da Najeriya karkashin jam'iyya daya a siyasance.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsarin Najeriya ta yi tanadin jami'an tsaro a majalisa, yayin da ake sa ran shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai karasa can.
'Yan sandan Sokoto sun kama Fauziya Rabo bisa zargin cin zarafin yar aiki. Abba Hikima ya ce ana zargin Fauziyya da azabtar da wata yarinya Bashariyya.
Yayin da wasu matasa ke zanga zanga a jihohin Legas, Rivers da birnin tarayya kan adawa da Bola Tinubu, wasu sun fito goyon bayan Tinubu da gwamna Alia a Benue.
Labarai
Samu kari