Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
An yi rashi na daya daga cikin tsofaffin gwamnonin Najeriya. Cornelius Olatunji Adebayo wanda ya taba zama tsohon gwamnan jihar Kwara ya yi bankwana da duniya.
A labarin nan za a ji cewa Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya caccaki masu kudi da ke zaune a birnin da jawo matsala a biyan haraji.
Gwamnatin jihar Adamawa karkashin Ahmadu Umaru Fintiri ta kawo dokar da ta cire rawanin Atiku Abubakar a matsayin wazirin Adamawa bayan shafe shekaru.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce akwai damuwa a tattare da mutumin da Bola Tinubu ya ce abokin Karatunsa ne.
An fafata tsakanin jami'an tsaro na rundunar Askarawan Zamfara da mayakan tantirin dan bindiga Bello Turji. Fadan ya jawo asarar rayuka masu yawa.
Gwamnatin jihar Taraba ta musanta nada sabon mataimakin gwamna. Gwamnatin ta ce babu kamshin gaskiya a cikin jita-jitar da ake yadawa a kafafen sada zumunta.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Abdul Ahmed Ningi na Borno ta Tsakiya ya ce babu dalilin da zai sa kudin masu aikin kwangila na gwamnati za su ki fito wa.
Ofishin jakadancin Amurka ya aika da sakon gargadi na tsaro kan Amurkawa da ke zaune a Najeriya. An gargade su da su guji yin tafiye-tafiye zuwa wasu wurare a Abuja.
Bayan hallaka 'yan daurin aure a Filato, an yi wa 'ya 'yan Sheikh Ibrahim Khalil kisan gilla. Gwamna ya yi Allah-wadai da kisan matasan, ya kira shi rashin imani/
Labarai
Samu kari