Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta yi magana kan rahotannin da ke cewa tantirin dan bindiga, Bello Turji, ya mika wuya. DHQ ta ce ana ci gaba da farautarsa.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmes Tinubu ta ba sababbin jami'o'i 9 lasisin fara aiki a Kadun, Legas da wasu jihohi 7a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ana shirin fara biyan kamfanonin wutar lantarki na kasar nan kudin da aka shafe shekaru ba a biya ba.
Gwamnatin tarayya ta ce gyaran gadar Third Mainland zai ci Naira tiriliyan 3.8, sabuwar gini 3.6, FEC ta amince da gyaran gadoji da dama a Najeriya cikin gaggawa.
Bayan tserewar fursunoni 16 daga gidajen yari a Keffi, an tuno yadda aka fasa gidajen yari 10 daga 2020 zuwa 2025 da adadin fursunonin da suka tsere a hare-haren.
Bayan wata daya da rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a birnin London da ke Birtaniya, ma’aikatan gidansa a garin Daura sun yi jimamin rasuwarsa.
Gwamnatin tarayya ta amince da kashe N142.02bn don gina tashoshin bas na zamani a jihohi 6 domin inganta sufurin kasa, tsaro da bunkasa tattalin arziki.
Babban sakataren kungiyar Izala na Najeriya, Sheikh Muhammadu Kabiru Haruna Gombe ya samu sarautar Modibbon Lau bayan nadin da hakimin Lau ya yi masa.
A labarin nan, za a ji matakan da gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ta ce gwamnatinsa na shirin samar wa don raba matasa da zaman banza da shaye shaye.
Labarai
Samu kari