Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Ustazai da ke koyarwa a Islamiyya sun haɗawa a iyalan malamar Islamiyya da aka kashe a Kaduna tallafin kudi sama da N270,000. Mijin Ummulkhairi ne ya karbi kudin.
Ma'aikatar harkokin wajen Najeriya ta tabbatar da rasuwar karamin Jakadan Najeriya a jamhuriyar Kamaru, Taofik Obasanjo Coker, ya mutu ranar Asabar.
Gwamnati ta rufe asusun soshiyal midiya 13,597,057 na 'yan Najeriya, ta goge wallafe-wallafe sama da miliyan 58 saboda karya dokokin amfani da yanar gizo.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnan Kano, Injiniya ya rantsar sababbin jami'an gwamnatinsa, daga ciki har da Shugaban Hukumar Yaƙi da Cin Hanci', Sa'idu Yahaya.
Hukumar NIDCOM ta ce ‘yan Najeriya 7,000 sun makale a Libya, yayin da IOM ta kaddamar da sabon tsarin da zai samu taimakon ministoci da gwamnonin jihohi.
Yayin da ake shari'a kan wadanda ake zargi da kisan matafiya a Plateau, Babbar kotun Jihar Plateau ta yi zama kan karar da ake bayan kisan masu halartar biki.
Gwamnatin tarayya ta karyata cewa ta ware Arewa ta Yamma daga shirin rage kudin wankin koda. Ma'aikatar lafiya ta lissafa jihohi 11 da aka kaddamar da shirin.
Gwamna Hyacinth Alia na Benue ya dakatar da shugabannin uku na gwamnati tsawon wata guda bisa shawarar majalisa, yana mai jaddada gaskiya, bin doka da riƙon amana.
An gama shirin nada sabon Olubadan a jihar Oyo, za a nada tsohon gwamna, Rashidi Ladoja a matsayin sabon sarki ranar Juma'a, 26 ga watan Agusta, 2025.
Rigima ta barke tsakanin wasu jagororin yan ta'adda a Katsina inda suka yi bata kashi yayin da ake maganar sulhu a yankuna da dama a jihar domin samun zaman lafiya.
Labarai
Samu kari