Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Sanata mai wakiltar babban birnin tarayyya Abuja a majalisar dattawa, Sanata Ireti Kingibe, ta yi kalaman suka kan ministan Abuja, Nyesom Ezenwo Wike.
Ministan wuta Adelabu ya ce gwamnati na shirin cire tallafin wutar lantarki gaba daya, wanda zai ƙara kudin wutar da ake biya. 'Yan Najeriya sun fara korafe-korafe.
Peter Obi ya wanke kan shi daga zargin da aka masa kan cewa ya hada kai da Janar Sani Abacha wajen yin badakala. Obi ya ce kasuwanci ne ya hada su da Abacha.
NiMet ta gargadi Najeriya kan ruwan sama mai yawa da tsawa yau Laraba, inda Arewa za ta fuskanci ruwa mai karfi, yayin da ae fargabar barkewar ambaliya.
Matatar Dangote ta rage farashin man fetur a fadin Najeriya zuwa N820 daga N840. Sauke farashin fetur ya biyo bayan saukar farashin danyen mai a duniya.
Tsohon mai neman takarar shugaban kasa, Dele Momodu da ya sauya sheka zuwa APC ya tona yadda Nyesom Wike ya rufe ido kan takarar shugaban kasa a baya.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya bayyana cewa ba haka kurum magoya bayansa suka tada rigima a fadar Kofar Kudu ba, tilasta masu aka yi su kare kansu.
Shugaban Najeriya Bola TInubu ya halarci taron BRICS na 2025 a kasar Brazil. Ya yi magana kan tattalin duniya da wasu abubuwa. Najeriya ta shiga kulla alaka da BRICS
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya wanke Fulani makiyaya daga zargi kan matsalar rashin tsaro a yankin Kudu maso Gabas na Najeriya.
Labarai
Samu kari