Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Mutanen gari sun kama wata mata da tunanin cewa yar garkuwa da mutane ce, aun lakada mata dukan kawo wuka har ta mutu, daga baya aka gano marainiya ce a Kwara.
NiMet ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama da tsawa a jihohin Arewa da kudanci ciki har da Abuja, Kano, Kaduna, Oyo, Delta da Lagos a ranar Juma’a, 22 ga Agusta.
Yayin da ake fama da matsalar tsaro a fadin Najeriya, Hafsan tsaro, Janar Christopher Musa ya ce bakin da ke shiga kasar suna kara matsalar a yanzu.
‘Yan bindiga sun kakaba harajin N15m kan garuruwan Katsina, inda suka ce biyan kudin ne kawai zai sanya su daina kashe mutane da yin garkuwa da su a yankin Almu.
Gwamna Dikko Radda ya nada sababbin mataimaka 15 da shugaban hukumar otel otel na Katsina, domin aiwatar da shirin “Gina makomarka da kanka” cikin amana.
Daya daga cikin attajirai a duniya, Bill Gates ya ware gwamnatin jihar Gombe musamman domin yaba mata kan kawo sauyi a bangaren lafiya da sauran wurare.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da sabon shirin GEEP zagaye na uku mai suna RHGEEP domin tallafawa kanann yan kasuwa da rancen kudi a fadin jihohin Najeriya.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta aika da sakon gargadi ga gwamnatin tarayya kan yajin aiki. ASUU ta ce gwamnati ta yi watsi da bukatunta.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya gargadi wata kungiyar ADC mai suna ADV Vanguard kan jingina masa wani zance na sukar Bola Tinubu.
Labarai
Samu kari