A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Wasu miyagun 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram, sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun hallaka mutum daya tare da kona fadar basarake.
Hukumar zabe ta INEC ta fitar da adadin mutanen da suka yi rajista a shirin mallakar katin zabe. Borno ta zamo ta daya yayin da Kano da Kaduna suke bayan Osun.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da fasinjoji ciki har da kwamishina a hukumar zabe.
Kotun tarayya za ta fara sauraron karar hana amfani da babur daga karfe 7:00 na dare zuwa karfe 6:00 na safe. Lauya Usamatu Abubakar ne ya shigar da kara.
Gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris ya bayyana cewa mutane 40 aka kawo masa ya zbai daya a matsayin sabon Sarkin Zuru amma sai Allah ya ba Sanusi Mikail.
A labarin nan, za a ji cewa duk da zama da gwamnatin tarayya ta kira, an gagara kawo karshen yajin aikin da PENGASSAN ta tsunduma a kan matatar Dangote.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya nuna damuwarsa kan rikicin da ke tsakanin matatar man Dangote da kungiyar PENGASSAN. Ya ce za a yi wa Najeriya dariya.
A labarin nan, za a ji fatan da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana fatansa a kan Najeriya bayan ta cika shekaru 65 da samun 'yancin kai daga Turawan mulkin mallaka.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume ya dauki zafi a kan abin da ya kira kokarin PENGASSAN na kawo cikas a Najeriya ta hanyar takura wa Matatar Dangote .
Labarai
Samu kari