Attajirin duniya, Elon Musk ya kafa tarihi a duniya da darajar dukiyar shi ta haura dala tiriliyan 1. Horkokin kasuwancin musk sun bunkasa sosai ne a ranar Juma'a.
Attajirin duniya, Elon Musk ya kafa tarihi a duniya da darajar dukiyar shi ta haura dala tiriliyan 1. Horkokin kasuwancin musk sun bunkasa sosai ne a ranar Juma'a.
Yarima Ibn Mahmud ya zama sabon Sarkin Ngazargamu bayan rasuwar mahaifinsa. Gwamnan Yobe, Mai Mala Buni ne ya sanar da nada shi a ranar Juma'a, 12 ga Yunin 2026.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya taso jam'iyyun adawa a gaba. Ya nuna cewa jam'iyyun suna cikin wani hali saboda rikice-rikicen da suka mamaye su.
Manhajar WhatsApp da ke karkashin kamfanin Meta ta fara gwajin yadda za a kawo tsarin amfani da suna wajen nemo mutane, tsarin na kan matakin gwaji.
Bankin Duniya ya ce sama da ’yan Najeriya miliyan 139 na rayuwa cikin talauci duk da gyare-gyaren tattalin arziki, tana kira da a maida hankali kan rayuwar talakawa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kan makiyaya a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka wani makiyayi tare da kashe shanu masu yawa da sace wasu.
Tinubu ya nemi amincewar majalisa don karbo karin bashin $2.84bn da sukuk domin tallafawa kasafin kudi, yayin da masana ke gargadi kan karbo lamuni fiye da kima.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta bukaci gwamnatin tarayya ta kawo karshen kisan da ake yi wa Kiristoci. Ta bukaci a ba su kariyar da ta dace.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wasu mutane a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun sace mutanen ne yayin wani hari karamar hukumar Bukkuyum.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi kyauta mai gwabi ga wata ma'aikaciyar lafiya 'yar asalin Anambra. Ya nuna cewa ta yi sadaukarwa a jihar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yace gwamnatinsa ba za ta zuba ido tana kallo wasu su gurgunta tattalin arzikinta ta hanyar taba mutum kamar Alhaji Aliko Dangote.
Labarai
Samu kari